Ezekiel 15:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan yi gāba da su. Ko da yake sun fito daga wuta, wuta za tă cinye su. Kuma sa’ad da na yi gāba da su, za ku san cewa ni ne Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْ طَوْرَ ڢُسْكَ تَيِنْ غَابَادَسُو؞ كُواْدَيَكٜىٰ سُنْ ڟِيرَا دَغَ وُتَا، دُكْدَهَكَ وُتَا ذَاتَ ثِنْيٜىٰسُ؞ سَعَدَّ نَطَوْرَ ڢُسْكَ تَيِنْ غَابَادَسُو، ذَاكُ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan yi gāba da su, ko da yake sun tsere wa wuta, duk da haka wuta za ta cinye su. Za ku sani ni ne Ubangiji sa'ad da na tashi yin gāba da su.