Ezekiel 16:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Haka ma abincin da na tanada miki, lallausan gari, man zaitun, da zuman da na ba ki ki ci, kin miƙa su kamar turare mai ƙanshi a gabansu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَبِنْثِنَ وَنْدَ نَبَاكِ، وَتُواْ غَارِ مَيْ لَوْشِ دَ مَيْ دَ ظُمَ، وَنْدَ نَثِيَرْدَ كٜىٰ دَشِ، كِنْ طَوْكَ كِنْ سَا أَغَبَنْسُ دُواْمِنْ يَذَمَ مُسُ هَدَايَ مَيْ ڧَنْشِ مَيْ دَاطِے أَغَرٜىٰسُ؞ عِ، يَكُوَ كَسَنْثٜىٰ حَكَ؞ نِے عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abincina da na ba ki kuma, wato lallausan gāri, da mai, da zuma, waɗanda na ciyar da ke da su, kin ajiye a gabansu don ƙanshi mai daɗi, ni Ubangiji Allah na faɗa.