Ezekiel 16:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Kina da rashin ƙarfi a zuci, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, sa’ad da kika yi duk waɗannan abubuwa, kina yi kamar karuwar da aka watsa!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِنَا مِصَالِنْ رَشِنْ لَاڢِيَرْ ذُوثِيَارْكِ! إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، غَاشِ، كِنْيِ دُكَنْ وَطَنَّنْ أَبُبُوَ، أَيُّكَنْ كَارُوَ مَرَرْ كُنْيَا!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Kin cika uzuri,” in ji Ubangiji Allah. “Duba, kin aikata waɗannan abubuwa duka, ayyuka na karuwa marar kunya.