Ezekiel 16:38 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan hukunta ki da hukuncin matan da suke zina da kuma waษanda suke zub da jini; zan kawo hakkin jini na fushina da kuma fushin kishina.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฐููู ุญูููููุชููู ููู
ูุฑู ููุฏูู ุนููููู ุญูููููุชู ู
ูุงุชูุง ููุทูููุฏู ุณูููุซู ุงููู
ูุงููุฑู ุนูููุฑูููฐ ุฏู ููุทูููุฏู ุณููู ุธูุจูุฏู ุฌูููุ ุนูุซููููู ุฐูุงฺขููู ฺขูุดููู ุฏู ูููุดููู ฺงูููููุชูุ ุฐููู ููููููุงููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan hukunta ki kamar yadda akan hukunta mata waษanda suka ci amanar aure, suka zub da jini. Zan hallaka ki cikin zafin fushina da kishina.