Ezekiel 16:49 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘To, fa, ga zunubin ’yar’uwarki Sodom. Ita da ’ya’yanta mata sun yi girman kai, sun ƙoshi fiye da kima kuma ba su kula da wani abu ba; ba su taimaki matalauta da kuma masu bukata ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹غَا إِرِنْ لَيْڢِنْدَ یَرْعُوَرْكِ سُواْدُوامْ تَيِ؞ عِتَ دَ یَیَنْتَ مَتَ سُنَدَ غِرْمَنْ كَيْ؞ غَاشِ سُنَدَ عَبِنْثِ عَيَلْوَثٜىٰ ڢِيٜىٰدَ بُڧَاتَرْسُ دَ يَوَنْ جِنْ دَاطِے، عَمَّا بَسُ تَيْمَكِ مَتَلَوْتَ دَ مَاسُ بُڧَاتَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wannan shi ne laifin Saduma, ƙanwarki, ita da 'ya'yanta mata, suna da girmankai domin suna da abinci a wadace, suna zama a sangarce, amma ba su taimaki matalauta da masu bukata ba.