Ezekiel 16:61 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan za ki tuna da hanyoyinki ki kuma ji kunya sa’ad da kika karɓi ’yan’uwanki mata, waɗanda suka girme ki da kuma waɗanda kika girme su. Zan ba da su kamar ’ya’ya mata gare ki, amma ba bisa alkawarina da ke ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً ذَاكِتُنَ دَ هَنْيُواْيِنْكِ، كِكُمَجِ كُنْيَا، سَعَدَّ نَطَوْكِ دُكَنْ یَنْعُوَنْكِ مَتَ، بَبَّ دَ ڧَرَمَ، نَبَاكِسُ سُذَمَ یَیَنْكِ مَتَ؞ ذَنْيِ وَنَّنْ كُواْدَيَكٜىٰ بِسَغَ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَتَ، بَنْيِ مِكِ أَلْڧَوَرِ إِنْيِ حَكَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan za ki tuna da ayyukanki, ki ji kunya, sa'ad da na ɗauki yarki da ƙanwarki, na ba ki su, su zama 'ya'yanki mata, amma ba a kan alkawarin da na yi da ke ba.