Ezekiel 16:63 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan, sa’ad da na yi kafara saboda ke domin dukan abin da kika aikata, za ki tuna ki kuma ji kunya har ki kāsa buɗe bakinki saboda kunya, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُواْمِنْ كِتُنَ، كِكُمَجِ كُنْيَا، كِكَاسَ بُوطٜىٰ بَاكِ سَبُواْدَ ڧَسْڧَنْثِ، سَعَدَّ نَغَاڢَرْتَا مِكِ دُكَنْ أَبِنْدَ كِكَ عَيْكَتَ؞ نِے عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
domin ki tuna, ki gigice, ki kāsa buɗe bakinki saboda kunya, sa'ad da na gafarta miki dukan abin da kika aikata, ni Ubangiji Allah na faɗa.”