Ezekiel 17:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce muddin ina raye, zan nemi hakkin rantsuwata da ya ƙi cikawa da kuma alkawarin da ya take.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، سَبُواْدَ حَكَ، ذَنْ حُكُنْتَ شِ سَبُواْدَ رَنْڟُوَاتَا وَدَّ يَرٜىٰنَ دَ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَتَ وَدَّ يَكَرْيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Domin haka ni Ubangiji Allah, na ce, hakika zan nemi hakkin rantsuwar da ya yi mini, da alkawarin da ya yi mini, waɗanda bai cika ba.