Ezekiel 17:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan sojojinsa zaɓaɓɓu za a kashe su da takobi, za a kuma watsar da waɗanda suka ragu ko’ina. Ta haka za ku san cewa Ni Ubangiji na faɗa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ سُواْجُواْجِنْسَ مَڢِيَ عِيَ يَاڧِ ذَاعَ كَكَّشٜىٰسُ دَ تَكُواْبِے، ذَاعَ وَاڟَرْدَ وَطَنْدَ سُكَ رَغُ كُواْعِنَ؞ تَهَكَ ذَاكُ سَنِ ثٜىٰوَ نِے يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dukan sojojinsa zaɓaɓɓu za a kashe su da takobi, za a watsar da waɗanda suka ragu ko'ina. Za ku sani ni Ubangiji ne na faɗa.”