Ezekiel 17:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ni kaina zan cire toho a kan itacen al’ul da yake can bisa in shuka; zan kuma karya ƙanƙanin reshe daga can bisan tohon in shuka a dutse mai tsayi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، نِے كَيْنَ ذَنْثِرٜىٰ سَابُوانْ رٜىٰشٜىٰ دَغَ رَسَّ مَڢِے سَمَ نَ إِتَاثٜىٰنْ سٜىٰدَ مَيْ ڟَوُاْ، إِنْ دَسَشِ؞ ذَنْ ثِرٜىٰ طَيَ دَغَ ثِكِنْ سَابُوانْ رٜىٰشٜىٰنْ دَسُكٜىٰ وَجٜىٰنْ كَنْسَ، إِنْ دَسَ شِ عَكَنْ بَبَّنْ تُدُ مَيْ ڟَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga abin da Ubangiji Allah ya ce, “Ni kaina zan cire toho a kan itacen al'ul mai tsawo. Daga cikin sababbin rassansa zan karya lingaɓu, In dasa shi a tsauni mai tsayi.