Ezekiel 17:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan itatuwan jeji za su san cewa Ni Ubangiji ne mai sa manyan itatuwa su zama ƙanana in kuma sa ƙananan itatuwa su zama manya. Nakan sa ɗanyen itace ya bushe, busasshen itace kuma ya zama ɗanye. “ ‘Ni Ubangiji na faɗa, zan kuma aikata.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ عِتَتُوَنْ دَاجِ كُوَ ذَاسُ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ نَكَنْسَا بَبَّنْ إِتَاثٜىٰ يَذَمَ ڧَرَمِ، إِنْسَا طَنْيٜىٰنْ إِتَاثٜىٰ يَبُوشٜىٰ، إِنْ مَيْدَ بُوسَشّٜىٰنْ إِتَاثٜىٰ كُمَ يَذَمَ طَنْيٜىٰ شَرَڢْ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا، نِے كُوَ ذَنْ عَيْكَتَ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dukan itatuwan jeji za su sani, Ni Ubangiji nakan sa manyan itatuwa su zama ƙanana, In sa ƙanana kuma su zama manya, In sa ɗanyen itace ya bushe, In sa busasshen itace kuma ya zama ɗanye, Ni Ubangiji na faɗa, zan kuwa aikata.”