Ezekiel 19:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Sa’ad da ta ga sa zuciyarta bai cika ba, abin da take fata gani ya tafi, sai ta ɗauki wani daga cikin kwiyakwiyanta ta mai da shi zaki mai ƙarfi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹دَ تَغَ جِضَانْتَ دُواْمِنْسَ عَبَنْظَنٜىٰ، سَيْ تَڢِدَّ ذُوثِيَا؞ تَا سَاكٜىٰ طَوْكِ طَيَ دَغَ ثِكِنْ یَیَنْتَ، تَغُواْيٜىٰشِ يَذَمَ ذَاكِ مَيْ ڧَرْڢِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da ta ga wanda ta sa zuciya a kansa ya tafi, Sai ta ɗauki ɗaya kuma daga cikin kwiyakwiyanta, Ta goye shi ya zama sagari.