Ezekiel 20:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma na janye hannuna, kuma saboda sunana na yi abin da zai kiyaye shi daga ƙazantuwa a idanun al’umman da a idonsu na fisshe su.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا نَجَنْيٜىٰ هَنُّونَ، دُواْمِنْ أَغِرْمَمَ سُونَنَ، دُواْمِنْ كَدَ عَيِبَنْظَ دَ سُونَنَ أَعِدُوانْ أَلْعُمَّيْ، وَطَنْدَ أَعِدُوانْسُ نَڢِتَرْدَ جَمَعَتَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma na yi haƙuri saboda sunana, domin kada a saɓi sunana a gaban sauran al'umma waɗanda suka gani na fito da mutanen Isra'ila daga ƙasar Masar.