Ezekiel 20:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
na bari suka ƙazantu ta wurin kyautai, hadayar kowane ɗan fari don in cika su da abin tsoro domin su san cewa ni ne Ubangiji.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نِے نَبَرْسُ سُڧَظَنْتَرْ دَكَنْسُ تَوُرِنْ ݣَوْتَنْسُ نَمِيڧَ یَیَنْسُ نَڢَارِ هَدَايُ؞ نَيِهَكَ دَ نُڢِ دُواْمِنْ إِنْسَاسُ سُضِكِثِے ثِكِنْ كُنْيَا، دُواْمِنْ سُسَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na kuma bari su ƙazantar da kansu ta wurin hadayunsu, su kuma sa 'ya'yan farinsu su ratsa wuta. Na yi haka don in sa su zama abin ƙyama, don kuma su sani ni ne Ubangiji.