Ezekiel 20:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, ka yi magana da dattawan Isra’ila ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kun zo ne ku nemi shawarata? Muddin ina raye, ba zan bari ku nemi shawarata ba, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، كَيِ مَغَنَ دَ دَتَّاوَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ، كَثٜىٰ مُسُ، ‹إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، دُوانْمٜىٰ كُكٜىٰ ذُوَا وُرِينَ؟ دُوانْ كُنٜىٰمِ شَوَرَا دَغَ غَرٜىٰنِنٜىٰ؟ نَا ضَنْڟٜىٰ دَ رَيْنَ، بَذَنْ تَٻَ يَرْدَ كُنٜىٰمِ شَوَرَا دَغَ غَرٜىٰنِبَ؞ نِے عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ɗan mutum, ka faɗa wa dattawan Isra'ila cewa, ‘Ni Ubangiji Allah na ce kun zo ku yi roƙo a wurina, amma hakika, ba na roƙuwa a gare ku.’