Ezekiel 20:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da kuka miƙa kyautai naku, hadayar ’ya’yanku maza a wuta, kuna cin gaba da ƙazantar da kanku da duka gumakanku har wa yau. Zan bari ku nemi shawarata, ya gidan Isra’ila? Muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ba zan bari ku nemi shawarata ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
هَرْوَيَوْ كُنَ مِيڧَ ݣَوْتَنْكُ، كُنَسَا یَیَنْكُ سُكَبِے تَثِكِنْ وُتَا؞ تَهَكَ كُكَ ڧَظَنْتَرْدَ كَنْكُ تَوُرِنْ دُكَنْ غُمَكَنْكُ؞ أَغَنِنْكُ ذَاكُذُواْ كُنٜىٰمِ شَوَرَا دَغَ غَرٜىٰنِ، يَا كُو غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؟ حَڧِيڧَ، نَا ضَنْڟٜىٰ دَ رَيْنَ بَذَنْ تَٻَ يَرْدَ كُنٜىٰمِ شَوَرَا دَغَ غَرٜىٰنِبَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da kuke miƙa hadaya, kuna miƙa 'ya'yanku hadaya ta ƙonawa, kuna ƙazantar da kanku ta wurin gumakanku har wa yau, to, za ku iya tambayata, ya ku mutanen Isra'ila? Ni Ubangiji Allah ba na tambayuwa gare ku.