Ezekiel 20:39 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Game da ku, ya gidan Isra’ila, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ku tafi ku bauta wa gumakanku, kowannenku! Amma daga baya tabbatacce za ku saurare ni ba kuwa za ku ƙara ɓata sunana mai tsarki da hadayunku da gumakanku ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، يَا كُو غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ، كُتَڢِے كُبَوْتَا وَغُمَكَنْكُ، كُواْوَنّٜىٰنْكُ يَثِيغَبَ، عِدَنْ بَذَاكُ كَسَ كُنّٜىٰ غَرٜىٰنِبَ؞ عَمَّا بَذَاكُ ڧَارَ يِنْ بَنْظَ دَ سُونَنَ مَيْ ڟَرْكِے تَوُرِنْ مِيڧَ ݣَوْتَنْكُ دَ كُمَ بِنْ غُمَكَنْكُبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ya ku, mutanen Isra'ila, ni Ubangiji Allah, na ce, bari kowa ya tafi ya bauta wa gunkinsa daga yanzu zuwa gaba, tun da yake ba za ku kasa kunne gare ni ba, amma kada ku ɓata sunana mai tsarki da hadayunku da gumakanku.