Ezekiel 20:44 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za ku san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na yi muku haka saboda sunana ba bisa ga mugayen hanyoyinku da ayyukanku marasa kyau ba, ya gidan Isra’ila, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاكُ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ، سَعَدَّ نَيِمُكُ حَكَ دُواْمِنْ أَغِرْمَمَ سُونَنَ، بَسَبُواْدَ مُوغَيٜىٰنْ أَيُّكَنْكُبَ، كُواْ أَيُّكَنْكُ نَڧَظَنْتَبَ، يَا كُو غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ نِے عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za ku sani ni ne Ubangiji sa'ad da na yi muku haka saboda sunana, ba saboda mugayen ayyukanku ba, ya ku mutanen Isra'ila. Ni Ubangiji Allah na faɗa.”