Ezekiel 22:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A cikinki mutane suna karɓan cin hanci don su yi kisankai; kina ba da rance da ruwa da ƙari, kina kuma cin riba a kan maƙwabcinki ta wurin ƙwace. Kina kuma manta da ni, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَثِكِنْكَ مُتَنٜىٰ سُنَ كَرْٻَرْ ثِنْ حَنْثِ دُواْمِنْ سُظُبْدَ جِنِ؞ كَنَ كَرْٻَرْ ڧَظَامَرْ رِيبَ، كَنَ كُمَ كَرْٻَرْ ڧَارِ دَغَ رِيبَرْ بَاشِ، كَنَ ثِنْ رِيبَ عَكَنْ مَڨُوبْثِنْكَ تَوُرِنْ ثُوتَرْ دَ كَكٜىٰيِ مَسَ؞ كَا كُوَ مَنْتَادَنِے؞ نِے عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A cikinka mutane suka karɓi toshi don su zub da jini. Kana ba da rance da ruwa da ƙari, kana kuma cin riba a kan maƙwabcinka saboda cutar da kake yi masa, ka kuwa manta da ni, ni Ubangiji na faɗa.