Ezekiel 22:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, gidan Isra’ila ta zama ƙwan maƙera a gare ni; dukansu tagulla ne, kuza, ƙarfe da darma da suka rage a tanderu. Su ƙwan maƙerar azurfa ne kawai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، أَغَرٜىٰنِ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُنْ ذَمَ كَمَرْ دَتِّنْ دَ مَڧٜىٰرِ يَظُبَرْ بَايَنْدَ يَتَاثٜىٰ أَظُرْڢَا؞ دُكَنْسُ سُنْ ذَمَ كَمَرْ تَغُلَّ دَ كُظَ دَ بَڧِنْ ڧَرْڢٜىٰ دَ دَرْمَرْ دَ عَكَ بَرِ عَثِكِنْ وُتَا؞ سُنْ ذَمَ كَمَرْ دَتِّنْ أَظُرْڢَرْ دَ مَڧٜىٰرِ يَظُبَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ɗan mutum, mutanen Isra'ila sun zama kamar ƙwan maƙera a gare ni. Dukansu sun zama kamar tagulla, da kuza, da baƙin ƙarfe, da darma, a tanderu, sun zama ƙwan maƙera na azurfa.