Ezekiel 22:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Annabawanki sun yi wa waɗannan ayyuka shafe da farar ƙasa ta wurin wahayin ƙarya da duban ƙarya. Suna cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa’ alhali kuwa Ubangiji bai faɗa ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنَّبَاوَنْتَ سُنْ ٻُواْيٜىٰ ذُنُبَنْسُ كَمَرْ مَاسُ شَاڢٜىٰ بَنْ‌غُواْ دَ ڢَرَرْ ڧَسَا، سُنَ غَنِنْ رُعُيَرْ ڧَضْيَا، سُنَ كُمَيِنْ مُسُ دُوبَانْ ڧَضْيَا، سُنَ ثٜىٰوَ ‹إِنْجِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ،› كُواْدَيَكٜىٰ نِے يَهْوٜىٰهْ بَنْ يِمَغَنَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Annabawanta sun yi musu shafe da farar ƙasa, wato wahayan da suke gani, da duban da suke yi musu ƙarya ne. Suna cewa Ubangiji ne ya faɗa, alhali kuwa ni Ubangiji ban faɗa musu kome ba.