Ezekiel 23:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ba ta bar karuwancin da ta fara a Masar ba, sa’ad da take budurwa maza sun kwana da ita, suka rungumi ƙirjinta suka kuma biya kwaɗayinsu a kanta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَتَبَرْ كَارُوَنْثِنْتَ وَنْدَ تَيِتَيِ تُنْ تَنَ مَصَرْ بَ، غَمَا عَثِكِنْ ڧُرُثِيَرْتَ مَظَا سُنْ رِغَا سُنْ ݣُونَ دَ عِتَ، سُنْيِ وَسَ دَ بَاكِنْ نُواْنُوانْتَ تَنَ بُدُرْوَ، سُكَبِيَ بُڧَاتَرْسُ نَشَعَوَ عَكَنْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ba ta bar karuwancinta ba, wanda ta yi tun tana a Masar, gama a lokacin 'yan matancinta mutane sun kwana da ita, sun rungumi ƙirjinta, suka biya kwaɗayinsu a kanta.