Ezekiel 24:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Ni Ubangiji na faɗa. Lokaci ya zo da zan aikata. Ba zan janye ba; ba zan ji tausayi ba, ba kuwa zan bari ba. Za a hukunta ki bisa ga hali da ayyukanki, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا، لُواْكَثِ يَنَ ذُوَا دَ ذَنْ طَوْكِ مَتَاكِ؞ نِے كُوَ بَذَنْ ثَنْجَ نِيَّتَبَ، بَذَنْ جَنْيٜىٰبَ، بَ كُوَ ذَنْ دَيْنَبَ؞ ذَنْ شَرْعَنْتَكِ بِسَغَ هَنْيُواْيِنْكِ دَ رَايُوَرْكِ؞ نِے عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni, Ubangiji na faɗa, zai tabbata gama zan aikata, ba zan fasa ba, ba kuwa zan ƙyale ba, ba kuma zan bari ba. Zan hukunta ki saboda hanyoyinki da ayyukanki, ni Ubangiji Allah na faɗa ”