Ezekiel 24:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mutane suka tambaye ni suka ce, “Ba za ka faɗa mana abin da waɗannan abubuwa suke nufi a gare mu ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰنْ كُوَ سُكَثٜىٰ مِنِ «مٜىٰيَسَا كَنَ يِنْهَكَ، بَذَاكَ ڢَطَا مَنَ مَعَنَرْ وَطَنَّنْ أَبُبُوَ أَغَرٜىٰمُبَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutane kuwa suka tambaye ni dalilin da ya sa nake yin haka.