Ezekiel 24:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Kai kuma ɗan mutum, a ranar da zan ɗauke musu kagararsu, farin cikinsu da darajarsu, abin da idanunsu ke jin daɗin gani, abin da yake faranta musu zuciya, da kuka ’ya’yansu maza da mata,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كَيْ كُمَ، يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، ذَنْ كَوَرْدَ وُرِنْ ٻُيَنْسُ دَغَ ثِكِنْسُ، وَتُواْ هَيْكَلِ، أَبِنْ تَاڧَمَرْسُ دَ دَرَجَرْسُ دَ أَبِنْدَ سُكَڢِے ڧَوْنَ دَ أَبِنْدَ يَكٜىٰ ڢَرَنْتَ مُسُ ذُوثِيَا، إِنْكُمَ كَوَرْدَ یَیَنْسُ مَظَا دَ مَاتَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Kai ɗan mutum, a ranar da zan ɗauke musu madogararsu, da murnarsu, da darajarsu, da abin da idanunsu suka ji daɗin gani, da abin da yake faranta zuciyarsu, da 'ya'yansu mata da maza,