Ezekiel 24:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Gama wannan shi ne abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “ ‘Kaito birnin nan mai zubar da jini, ga tukunya wadda take da tsatsa, wadda tsatsarta ba za tă fita ba! Ka fitar da shi gunduwa-gunduwa ba tare da jefa ƙuri’a a kansu ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹حَڧِيڧَ، إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، كَيْتُوانْ بِرْنِنَّنْ مَيْ ظُبْدَ جِنِ! تُكُنْيَ ثٜىٰ مَيْ دَتِّ، وَدَّ دَتِّنْتَ بَيْ ڢِتَ دَغَ ثِكِنْتَ بَ! ڢِتَرْ دَكُواْمٜىٰ عَثِكِنْتَ غَٻَ غَٻَ، كَدَ كَدَامُ دَ ذَاٻَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ni Ubangiji Allah na ce, ‘Domin haka kaiton birnin nan mai zubar da jini, Da tukunya wadda take da tsatsa, Wadda tsatsarta ba ta fita cikinta ba! Ka sa sauran ƙasusuwa a ƙarƙashinsa, Kada ka yi zaɓe.