Ezekiel 24:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “ ‘Kaito birnin nan mai zubar da jini! Ni ma zan jibge itace da yawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَڧِيڧَ، إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، كَيْتُوانْ بِرْنِ مَيْ ظُبْدَ جِنِ! نِے مَا ذَنْ ڧَارَ يَوَنْ إِتَاثٜىٰنْ وُتَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Saboda haka, ni Ubangiji Allah na ce, ‘Kaitonka, ya birni, mai zubar da jini! Ni kuma zan tsiba itace da yawa.