Ezekiel 25:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ‘Domin Edom ya ɗauki wa kanta fansa a kan gida Yahuda, ta yi babban laifi ta wurin yin haka,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، سَبُواْدَ عٜىٰدُوامْ تَيِ رَامُوَا عَكَنْ غِدَنْ يَهُودَ، تَكُمَيِ بَبَّنْ لَيْڢِے تَوُرِنْ يِنْ وَنَّنْ رَامُوَا عَكَنْسُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allah ya ce, “Da yake Edom ta ɗaukar wa kanta fansa a kan mutanen Yahuza, ta yi babban laifi da ta ɗaukar wa kanta fansa,