Ezekiel 25:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ‘Domin Filistiyawa sun yi sakayya, suka ɗauki fansa da mugunta a zukatansu, da kuma daɗaɗɗen ƙiyayya sun nemi su hallaka Yahuda,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، سَبُواْدَ ڢِلِسْتِيَاوَا سُنْ نَاثٜىٰ غَ يِنْ غَابَادَ غِدَنْ يَهُودَ، سُنْيِ رَامُوَا، سُنْ كُمَيِ هَلَّكَ دَ ڧِيَيَّرْ ذُوثِيَارْسُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allah ya ce, “Tun da yake Filistiyawa sun yi sakayya, sun ɗauki fansa da muguwar zuciya da ƙiyayya marar ƙarewa, don su hallakar,