Ezekiel 25:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, ka fuskanci wajen Ammonawa ka kuma yi annabci a kansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، سَيْ كَڢُسْكَنْثِ أَمُّواْنَاوَا، كَيِ أَنَّبْثِ غَابَادَسُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ɗan mutum, ka fuskanci wajen Ammonawa, ka yi annabci a kansu.