Ezekiel 25:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka ce musu, ‘Ku ji maganar Ubangiji Mai Iko Duka. Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin kun ce “Yauwa” a kan wuri mai tsarkina sa’ad da aka ƙazantar da shi da kuma a kan ƙasar Isra’ila sa’ad da aka mai da ita kufai da lokacin da aka kai mutanen Yahuda bautar talala,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَثٜىٰمُسُ سُكَسَ كُنّٜىٰ غَ مَغَنَرْ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ؞ كَثٜىٰمُسُ، ‹إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، أَ لُواْكَثِنْ دَ عَكَيِ بَنْظَ دَ وُرِنْ ذَمَنَ مَيْ ڟَرْكِے، عَكَ مَيْدَ ڧَسَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ كُڢَيْ، عَكَ كُمَ كَيْ غِدَنْ يَهُودَ بَوْتَا، أَ لُواْكَثِنْ نٜىٰ كُكَثٜىٰ «مَادَلَّ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka faɗa musu su ji maganar Ubangiji Allah.” Ubangiji Allah ya ce, “Da yake kun ce, ‘Madalla,’ a lokacin da aka ƙazantar da Haikalina, da lokacin da ƙasar Isra'ila ta zama kufai, da lokacin da aka kai mutanen Yahuza bautar talala,