Ezekiel 25:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin kun tafa hannuwanku kuka kuma buga ƙafafunku, kuna farin ciki don nuna dukan ƙiyayyarku a kan ƙasar Isra’ila,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹حَڧِيڧَ، إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، تُنْدَيَكٜىٰ كُكَ تَڢَ حَنُّ، كُكَ كُمَ تَاكَ ضَوَ دَ ڧَڢَاڢُنْكُ، كُنَڢَارِنْ ثِكِ دُواْمِنْ كُنُونَ دُكَنْ ڧِيَيَّرْ ذُوثِيَارْكُ غَ ڧَسَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama Ubangiji Allah ya ce, “Da yake kun tafa hannuwanku, kun buga ƙafafunku, kuka yi murna don nuna dukan ƙiyayyarku da ƙasar Isra'ila,