Ezekiel 26:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan sarakunan bakin teku za su sauka daga gadajen sarautarsu, su tuɓe rigunansu, da rigunansu waɗanda aka yi wa ado. Za su zauna a ƙasa suna rawar jiki a kowane lokaci suna razana saboda abin da ya same ki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ سَرَاكُنَنْ غَرُضُوً بَاكِنْ تٜىٰكُ كُوَ ذَاسُ سَوْكَ دَغَ كُجٜىٰرُنْ مُلْكِنْسُ؞ ذَاسُ تُوٻٜىٰ رِيغُنَنْسُ، سُثِرٜىٰ رِيغُنَنْسُ مَاسُ أَدُوانْ سَاڧَ؞ ضَوَرْ جِكِے ذَاتَ كَامَسُ سُواْسَيْ، ذَاسُ ذَوْنَ عَڧَسَا؞ ذَاسُدِنْ‌غَ ذَمَ ثِكِنْ ضَوَرْ جِكِے، سُرَسَ أَبِنْدَ ذَاسُ ڢَطَا عَكَنْكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan sarakunan bakin teku za su sauka daga gadajen sarautarsu, su tuɓe rigunansu, da rigunansu waɗanda aka yi wa ado. Za su zauna a ƙasa suna rawar jiki a kowane lokaci. Za su razana saboda abin da ya same ki.