Ezekiel 26:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, domin Taya ta yi magana a kan Urushalima ta ce, ‘Yauwa! Ƙofar zuwa al’ummai ta karye, an kuma buɗe mini ƙofofinta; yanzu da take kufai zan wadace,’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، غَ أَبِنْدَ تَيَ تَڢَطَا عَكَنْ عُرُوشَلِيمَ، « ‹مَادَلَّ! عُرُوشَلِيمَ تَ رُشٜىٰ! أَنْ رُشٜىٰتَ وَدَّ تَكٜىٰ ڧُواْڢَرْ حَطُوَرْ ڧَبِيلُ! يَنْذُ ڧُواْڢَ تَبُوطُ دُواْمِنَ، ذَنْ ڧُواْشِ تُنْدَ تَذَمَ كُڢَيْ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ɗan mutum, da yake Taya ta yi magana a kan Urushalima ta ce, ‘Madalla, Urushalima ta rushe, ƙofa ta buɗu, yanzu zan wadata da yake ta zama kufai,’