Ezekiel 26:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
za a kashe mazaunan filin ƙasar da takobi. Ta haka za su san cewa ni ne Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰنْ ڧَوْيُكَ نَڢِيلِنْ ڧَسَرْتَ كُمَ، ذَاعَ كَكَّشٜىٰسُ دَ تَكُواْبِے؞ سَعَنً ذَاسُ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya'yanta mata waɗanda suke zaune a filin kasar za a kashe su da takobi, sa'an nan za su sani ni ne Ubangiji.’ ”