Ezekiel 28:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, ka yi makoki domin sarkin Taya ka kuma ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “ ‘Ka kasance hatimin cikakke, cike da hikima da cikakke a kyau.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، تَادَ مَكُواْكِ دُواْمِنْ سَرْكِنْ تَيَ، كَثٜىٰ مَسَ، « ‹إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، كَيْ ذُواْبٜىٰ نَهَاتِمِ نٜىٰ ثِكَكّٜىٰ ثِكٜىٰ دَ حِكِمَ، ثِكَكّٜىٰ كُمَ ثِكِنْ ݣَوْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ɗan mutum, ka yi makoki a kan Sarkin Taya, ka ce Ubangiji Allah ya ce, ‘Kai cikakke ne, cike da hikima da jamali!