Ezekiel 28:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Mutanen Isra’ila ba za su ƙara kasance da mugayen maƙwabta waɗanda za su zama sarƙaƙƙiya masu zafi da ƙaya mai tsini ba. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹بَايَنْ وَنَّنْ كُوَ، بَذَاعَ سَامِ وَتَ ڧَيَرْ دَ ذَاتَ سُواْكِ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ بَ؞ بَذَاعَ كُمَ سَامِ وَتَ ڧَيَ دَغَ مَڨُوبْتَنْسُ، وَطَنْدَ سُكَ وُلَڧَنْتَسُ أَدَا بَ؞ سَعَنً نٜىٰ ذَاسُ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“ ‘A kan mutanen Isra'ila kuwa, al'ummai da suke kewaye da su, waɗanda suka raina su, ba za su ƙara zamar musu kamar sarƙaƙƙiya da ƙaya ba. Sa'an nan za su sani ni ne Ubangiji Allah.’