Ezekiel 28:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa sa’ad da na tattara mutanen Isra’ila daga al’ummai inda suke a warwatse, zan nuna kaina mai tsarki a cikinsu a idon al’ummai. Sa’an nan za su zauna a ƙasarsu, wadda na ba wa bawana Yaƙub.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، سَعَدَّ نَتَتَّارَ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ دَغَ ثِكِنْ ڧَبِيلُ عِنْدَ نَوَاڟَرْدَسُو، نَكُمَ بَيَّنَ ڟَرْكِنَ عَثِكِنْسُ أَعِدُوانْ أَلْعُمَّيْ، سَعَنً ذَاسُ ذَوْنَ عَڧَسَرْسُ وَدَّ نَبَا بَاوَنَ يَعْڧُوبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ubangiji Allah ya ce, ‘Sa'ad da na tattara mutanen Isra'ila daga cikin sauran al'umma, inda na watsar da su, na kuma bayyana tsarkina a cikinsu a kan idon al'ummai, sa'an nan za su zauna a ƙarsarsu wadda na ba bawana Yakubu.