Ezekiel 28:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “ ‘Domin ka ɗauka kai mai hikima ne, mai hikima kamar allah,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹حَڧِيڧَ، إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، دَيَكٜىٰ كَا طَوْكِ كَنْكَ كَيْ مَيْ حِكِمَ نٜىٰ كَمَرْ اللَّهْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Saboda haka Ubangiji Allah ya ce, ‘Da yake ka aza kanka mai hikima ne kamar Allah,