Ezekiel 29:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya sa sojojinsa su matsa wa Taya; kowane kai ya koɗe, kowace kafaɗa kuma ta goge. Duk da haka shi da sojojinsa ba su sami wani lada daga matsin da suka yi a kan Taya ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، سَرْكِے نٜىٰبُكَدْنٜىٰزَّرْ نَ بَابِيلَ يَسَا ضُنْدُنَارْسَ سُكَيِ ڧُواْڧَرِ ڨُورَيْ دُواْمِنْ يِنْ غَابَادَ يَنْكِنْ تَيَ؞ حَرْ كُواْوَنٜىٰ كَيْ يَكُواْطٜىٰ، كُواْوَثٜىٰ كَڢَطَ كُمَ تَيِ ثِيوُاْ؞ عَمَّا دُكْدَهَكَ، كُواْ شِ، كُواْ سُواْجُواْجِنْسَ بَسُ سَامِ وَنِ أَبُ دُواْمِنْ عَبِيَ مُسُ وَهَلَرْ دَسُكَشَا تَيِنْ يَاڧِ دَ تَيَ بَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ɗan mutum, Nebukadnezzar, Sarkin Babila, ya sa sojojinsa su matsa wa Taya. Kowane kai ya koɗe, kowace kafaɗa kuma ta yi kanta, amma duk da haka shi, tare da sojojinsa, bai sami hakkin wahalar da ya sha a Taya ba.”