Ezekiel 29:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, ka fuskanci Fir’auna sarkin Masar ka kuma yi annabci gāba da shi da dukan Masar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، كَڢُسْكَنْثِ ڢِرْعَوْنَ سَرْكِنْ مَصَرْ، كَيِ أَنَّبْثِ غَابَادَشِ دَ دُكَنْ مَصَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ɗan mutum, ka fuskanci Fir'auna Sarkin Masar, ka yi annabci gāba da shi da dukan Masar.