Ezekiel 29:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“A wannan rana zan sa ƙaho ya tsiro wa gidan Isra’ila, zan kuma buɗe bakinka a cikinsu. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«أَ رَانَرْ نَنْ ذَنْ مَيَرْوَ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ ڧَرْڢِنْسُ؞ كَيْ هِظْڧِيَالْ كُوَ ذَنْ نُونَ عَثِكِنْسُ أَ ڢِيلِ ثٜىٰوَ نِے نَا بُوطٜىٰ بَاكِنْكَ؞ سَعَنً ذَاسُ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“A ranan nan zan naɗa ɗaya daga cikin zuriyar Dawuda ya zama babban sarki, zan kuma buɗe bakinka a tsakiyarsu. Sa'an nan za su sani ni ne Ubangiji.”