Ezekiel 3:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya kuma ce mini, “Ɗan mutum, ka ci abin da yake a gabanka, ka ci wannan littafi; sa’an nan ka tafi ka yi magana wa gidan Isra’ila.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَيِ مِنِ مَغَنَ ثٜىٰوَ «يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، ثِ أَبِنْدَ عَكَبَاكَ؞ ثِ وَنَّنْ نَطَطّٜىٰنْ لِتَّڢِ، كَتَڢِے، كَيِ مَغَنَ دَ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce mini, “Ɗan mutum ka ci abin da aka ba ka. Ka ci wannan littafi, sa'an nan ka tafi ka yi wa mutanen Isra'ila magana.”