Ezekiel 30:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “ ‘Zan hallaka gumaka in kuma kawo ƙarshen siffofi a Memfis. Ba za a ƙara samun yerima a ƙasar Masar ba, zan kuma baza tsoro a duk fāɗin ƙasar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، ذَنْ هَلَّكَرْ دَ غُمَكَ إِنْ كَٰوُاْ ڧَرْشٜىٰنْ صِڢُّواْڢِ أَ مٜىٰمْڢِسْ؞ بَذَاعَ ڧَارَ سَامُنْ سَرْكِے أَ مَصَرْ بَ، ذَنْسَا ڟُواْرُواْ عَثِكِنْ ڧَسَرْ مَصَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allah ya ce, “Zan hallakar da gumaka Da siffofi a Memfis. Ba za a ƙara samun hakimi a ƙasar Masar ba, Saboda haka zan aukar da tsoro a ƙasar Masar.