Ezekiel 30:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duhu ne zai zama rana a Tafanes sa’ad da na karye ikon Masar; a can ƙarfin da take fariya zai ƙare. Za a rufe ta da gizagizai ƙauyukanta kuma za su tafi bauta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَغَرِنْ تَكْڢَنْكٜىٰسْ رَانَ ذَاتَ يِ دُهُ، سَعَدَّ نَكَرْيَ إِيكُوانْ مَصَرْ أَوُرِنْ، ڧَرْڢِنْ دَتَكٜىٰ تَاڧَمَ دَشِ كُمَ ذَيْ ڧَارٜىٰ؞ ذَاعَ رُڢٜىٰ غَرِنْ دَ غِرْغِجٜىٰ، مُتَنٜىٰنْ ڧَوْيُكَنْتَ، ذَاعَ كَيْسُ بَوْتَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A Tafanes rana za ta yi duhu, Sa'ad da na karya mulkin ƙasar Masar, Ƙarfinta da take fariya da shi zai ƙare, Za a rufe ta da gizagizai. 'Ya'yanta mata kuwa za a kai su bauta.