Ezekiel 30:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, na karye hannun Fir’auna sarkin Masar. Ba a daure shi don warkarwa ba ko a sa tsinke saboda kada yă zama da ƙarfi har ya riƙe takobi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، نَا كَرْيَ حَنُّنْ ڢِرْعَوْنَ سَرْكِنْ مَصَرْ؞ غَاشِ، بَعَطَوْرَ مَسَ حَنُّنْبَ دُواْمِنْ يَوَرْكٜىٰ، كُواْ أَطَوْرَ مَسَ شِ يَدَّ ذَيْ يِڧَرْڢِے حَرْ يَ عِيَ رِڧٜىٰ تَكُواْبِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ɗan mutum, na karya hannun Fir'auna, Sarkin Masar, ga shi, ba za a ɗora hannun ba, don kada ya warke ya zama da ƙarfi yadda zai iya riƙon takobi.”