Ezekiel 30:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da Fir’auna sarkin Masar. Zan karye hannuwansa biyu, hannun da yake da kyau da kuma wanda an riga an karya, in kuma sa takobi ya fāɗi daga hannunsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَڧِيڧَ، إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، غَاشِ، إِنَ غَابَادَ ڢِرْعَوْنَ سَرْكِنْ مَصَرْ، ذَنْ كَرْيَ حَنُّوَنْسَ، دُكْ دَ وَنْدَ يَكٜىٰدَ لَاڢِيَ دَ وَنْدَ يَارِغَا يَكَرْيَ؞ ذَنْ كُمَسَا تَكُواْبِے يَڢَاطِ دَغَ حَنُّنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allah kuma ya ce, “Ina gāba da Fir'auna, Sarkin Masar, zan karya hannuwansa duka biyu, da lafiyayyen da kuma wanda na riga na karya. Zan sa takobinsa ya faɗi daga hannunsa.