Ezekiel 30:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kush da Fut, Lidiya da dukan Arabiya, Libiya da kuma mutanen ƙasar alkawari za su mutu ta wurin takobi tare da Masar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِتِيُواْڢِيَ دَ ڢُتْ دَ لُدْ دَ دُكَنْ أَرَبِيَ دَ لِبِيَ دَ مُتَنٜىٰنْ ڧَسَاشٜىٰنْ دَ سُكَ حَطَكَيْ دَ مَصَرْ، تَكُواْبِے ذَيْثِسُ دُكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Yaƙi zai ci Habasha, da Fut, da Lud, da dukan Arabiya, da Libya, da mutanen ƙasar da suka haɗa kai da su.”