Ezekiel 30:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Ga abin da Ubangiji ya faɗa, “ ‘Waɗanda suke goyon bayan Masar za su fāɗi ƙarfinta da take fariya da shi zai ƙare. Daga Migdol zuwa Aswan za su mutu ta wurin takobi a cikinta, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِنْجِنِ يَهْوٜىٰهْ ، وَطَنْدَ سُكَ غُواْيِ بَايَنْ مَصَرْ، ڧَرْڢِنْ دَتَكٜىٰ تَاڧَمَ دَشِ ذَيْ ڧَارٜىٰ؞ دَغَ يَنْكِنْ مِغْدُوالْ ذُوَا بِرْنِنْ أَسْوَنْ ذَاعَ كَشٜىٰسُ دَ تَكُواْبِے؞ نِے عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Waɗanda suke goyon bayan Masar za su fāɗi. Ƙarfinta da take fariya da shi zai ƙare. Za a kashe su da takobi tun daga Migdol zuwa Sewene.