Ezekiel 30:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘A wannan rana manzanni za su fito daga wurina a jiragen ruwa don su tsorata Kush daga sake jikinta. Azaba za tă kama su a ranar hallakar Masar, gama tabbatacce za tă zo.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹أَ رَانَرْ نَنْ ذَنْ عَيْكَرْ دَ یَنْ سَڧُواْ ثِكِنْ جِضَاغٜىٰنْ ضُوَ؞ بَا ظَتُواْ ذَاسُ ڟُواْرَتَرْدَ مُتَنٜىٰنْ إِتِيُواْڢِيَ مَاسُ ذَمَ رَيْ عَݣُونْثٜىٰ؞ عَذَابَ ذَاتَ ڢَاطَ عَكَنْسُ أَ رَانَرْ هَلَّكَرْ مَصَرْ؞ غَمَا غَا رَانَرْ تَنَ ذُوَا!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“A ranan nan manzanni masu sauri za su fito daga wurina a jiragen ruwa, su tsoratar da Habashawa, ba zato. Azaba za ta auko a kansu a ranar hallakar Masar. Ga ta nan, ta zo.”